У нас вы можете посмотреть бесплатно Shin don wa 'yan siyasar Najeriya ke komawa jam'iyyar APC? или скачать в максимальном доступном качестве, видео которое было загружено на ютуб. Для загрузки выберите вариант из формы ниже:
Если кнопки скачивания не
загрузились
НАЖМИТЕ ЗДЕСЬ или обновите страницу
Если возникают проблемы со скачиванием видео, пожалуйста напишите в поддержку по адресу внизу
страницы.
Спасибо за использование сервиса ClipSaver.ru
A kwanakin nan siyasar Najeriya ta sake daukar wani sabon salo bayan da gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya fice daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki. Matakin ya jawo ce-ce-ku-ce a tsakanin 'yan siyasa da masu sharhi kan al'amuran yau da kullum. Mun tattauna da hadimin gwamnan Zamfara Dauda Lawal a kan yada labarai Mustapha Ja'afaru Kaura da kuma Comrade Jamilu Aliyu Chiranchi, mai sharhi kan al'amuran yau da kullum.