У нас вы можете посмотреть бесплатно Asalin ɗan jaridan da ya tura wa Dan Bello bayanai kan Bala Lau ya rantse da Alkur’ani gaskiya ne или скачать в максимальном доступном качестве, видео которое было загружено на ютуб. Для загрузки выберите вариант из формы ниже:
Если кнопки скачивания не
загрузились
НАЖМИТЕ ЗДЕСЬ или обновите страницу
Если возникают проблемы со скачиванием видео, пожалуйста напишите в поддержку по адресу внизу
страницы.
Спасибо за использование сервиса ClipSaver.ru
Haruna Muhammad Salisu, Publisher na Wikki Times Newspaper, ya fito fili ya ce shi ne ɗan jaridan da ya mika rahoton *binciken sirri* ga Dan Bello kan shugaban Izala, Sheikh Bala Lau. A cikin wannan bidiyo na *bincike mai zurfi**, za ku ji yadda wannan rahoto ya samo asali, da kuma **gaskiyar* da Haruna ya rantse da Alkur’ani cewa ba ƙarya ba ce. Wannan *binciken siyasa* ya janyo ce-ce-ku-ce a kafafen *yada labarai**, yana ƙara haske kan **rawar 'yan jarida a yaki da cin hanci da karya gaskiya* a Najeriya. *Ku kalla domin jin cikakken labari. Kada ku manta ku yi Subscribe, ku danna kararrawa, ku kuma raba bidiyon.*