У нас вы можете посмотреть бесплатно Majalisar Dinkin Duniya ta ce wata kasa ce ta kai hari a Libya или скачать в максимальном доступном качестве, видео которое было загружено на ютуб. Для загрузки выберите вариант из формы ниже:
Если кнопки скачивания не
загрузились
НАЖМИТЕ ЗДЕСЬ или обновите страницу
Если возникают проблемы со скачиванием видео, пожалуйста напишите в поддержку по адресу внизу
страницы.
Спасибо за использование сервиса ClipSaver.ru
***Masu binciken Majalisar Dinkin Duniya sun yi zargin cewa jirgin wata kasa ne ya yi luguden wuta a wata cibiyar tsare 'yan cirani a Libya, a watan Yuli, inda mutane 53 suka hallaka. ***Amirka na sasanta kasashen Ethiopia da Masar da Sudan kan madatsar ruwan da Ethiopia ke ginawa a kogin Nilu. ***Wani yaro dan shekara 8 a Afirka ta Kudu na mafarkin kwarewa a wasan Golf kamar Tiger Woods.